Dan Hausa
Ado Gwanja
3:55Sama Tangaran, kai Isa muje zuwa na Gombe Mata ku juya abinda Allah ya baku Da mai kidana nazo Mu chasu kan lokaci it Muci muriyar tangaran Tangaran Mata ku juya abinda Allah ya baku Da mai kidana nazo Mu chasu kan lokaci Muci muriyar tangaran Naji rigirgire bayi kyale Baba tsaiwa Ita kuma dadawa yafi tushe Gun su kalwa Ita ko uwar gami babu girma Aunty ganwa Masu rawa su taka Su ke kam ai ta tsaiwa Sai taron biki yayi taro aga kowa Bani zuwa bikin duk da babu Irin ku mata Sama Mata ku juya abinda Allah ya baku Da mai kidana nazo Na Gwanja reshen giginya Zani in girgizo A kasantuwa ta daku kam Babu shatun gizo Don masu nauyin jiki Basa da kyamar hazo Wa zata dau lokacin ta Tabani in ingizo In bata baiti na waka Harda gangar rawa, sama A'a meye ya dame ku? Yan mata me ya dame ku? Ga na Gwanja ku Nazo ku tashi na ganku Isa Gombe ne ke kida domin ku Ni ko bana batu inki sa sunanku Domin ba iyayen biki tamkar ku Tunda rabbi ya bani ku Babu ranar inda raina, sama Mata ku tashi na ganku Komai dana ku yana da dadi Kuyi rawar na kare daku Na wuce Maradi Ance zani matan garin Duka na zumudi Sunyi rawar kidana Kamar ta mutan Makurdi Dan a farin kasata Garin ku yake mabudi Dadina daku baku kushe irin salona Toh, toh, bazan raira baiti A gun mara kan gado ba Bazan kyale mata na dau Mara kyan halin ba In dai baku Bazan batun kyawun gida Kune ran gida Sai daku aka kwashi raba Hirar Gwanja dai taku ce Ko ban fito ba Dan in nai kida Zaku juya irin na baya Sama, kai horibo Haba, eh mana toh Iye mata ku seta Kubar ni akan ma'auni (sama) Dan nasaba uzurin ku Kuna da rauni Kujeru kuke a bide ku Gurin mazauni (kai) Dan kifi akan cinsa Koda yana da karni Kar sai na fito Zana tashi kuke tsayar ni Domin bani kauce Batunku kuna da rana, sama Ai sama Ai kasa, haba Aha yaba